Allah Ya Yi Ma Ɗanmasanin Kaita Rasuwa

Allah ya yi ma Ɗanmasanin Kaita rasuwa

Ɗanmasanin Kaita, Malam Mustapha Dankama Allah ya yi ma sa rasuwa a Katsina

Sheikh Mustapha Yusuf Dankama, wanda shi ne Ɗanmasanin Kaita Katsina Post ta samu rasuwar sa.

An gudanar da

jana'izarsa da misalin karfe 5:00 na yammacin Litinin 18 ga watan Satumba 2023 a gidansa dake Unguwar Taƙwiƙwi, Dankama a yankin ƙaramar hukumar Kaita dake jihar Katsina.

Al'umma daban-daban ne sukai addu'a a gareshi a kan Allah ya yikansa da Rahama.

Zaharaddeen Gandu

Zaharaddeen Gandu

Represent Journalists, Writer, Song-writter, Publisher, Photojournalist, Media specialist.

Follow Me:

Comments